1. main content
  2. main navigation
  3. extra content
  4. head navigation
  5. search
  6. Choose form 30 Languages


 

Labarai | 23.01.2008 | 07:00 UTC

´Yan sanda sun awon gaba da jagoran ´yan adawa a Zimbabwe

A ƙasar Zimbabwe an kame shugaban ´yan adawa na ƙasar Morgan Tsivangirai kamar yadda lauyansa ya nunar. A cikin daren jiya ´yan sanda suka yi awon gaba da jagoran na ´yan adawa. A yau laraba jam´iyarsa ta Movement for Democratic Change ta shirya gudanar da zanga-zangar, domin ƙara matsawa shugaba Robert Mugabe lamba da a sake fasalin kundin tsarin mulkin ƙasar wanda zai tabbatar da kamanta adalci a zaɓen shugaban kasa da na ´yan majaliar dokoki da za a yi cikin watan Maris. ´Yan sanda sun haramta zanga-zangar saboda gudun yin artabu.

 

More briefs



 
Picture of the Day
ImageOfTheDay

DW-TV EUROPE live

euromaxx (deutsch) - Markantes Projekt